Posts

An Cafke Wanda Ake Zargi Da Karɓar Kuɗin Fansa A Kwara

Image
  An Cafke Wanda Ake Zargi Da Karɓar Kuɗin Fansa A Kwara Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Rundunar ’yan sandan Jihar Kwara ta cafke wani mutum da ake zargi da kasancewa cikin ƙungiyar masu garkuwa da mutane, a lokacin da yake ƙoƙarin karɓar kuɗin fansa a wani shagon POS. An kama wanda ake zargin, Muhamodu Sanni, ne bayan jami’an tsaro sun zurfafa bincike kan sace wasu mutane uku a ƙauyen Obudu da ke Ƙaramar Hukumar Ilorin ta Gabas, sakamakon harin da aka kai yankin a ranar 28 ga Yuli. Kakakin rundunar, SP Adetoun Ejire-Adeyemi, ta ce binciken ya mayar da hankali wajen gano hanyoyin da masu laifin ke amfani da su wajen sadarwa, safarar kuɗi da karɓar kuɗin fansa. A cewar rundunar, bayan kama Sanni, ya bayar da wasu muhimman bayanai da suka haɗa da sunayen wasu daga cikin waɗanda ake zargi da kasancewa mambobin ƙungiyar. Ana ci gaba da tantance bayanan domin ɗaukar matakan da suka dace. Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Kwara, Ojo Adekimi, ya tabbatar da cewa rundunar za ta ci gaba da far...

2027: Malaman Tsangaya a Gombe Sun Yi Wa Jamilu Gwamna Alƙawarin Ƙuri’u 150,000

Image
  2027: Malaman Tsangaya a Gombe Sun Yi Wa Jamilu Gwamna Alƙawarin Ƙuri’u 150,000 Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Malaman Tsangaya da malaman addinin Musulunci a jihar Gombe sun bayyana goyon bayansu ga ɗan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC, Jamilu Isyaku Gwamna, tare da alƙawarin samo masa ƙuri’u 150,000 a zaɓen 2027. Malaman sun bayyana hakan ne a wani taro da ya tattaro wakilan malaman Tsangaya da na addini daga mazaɓu 114 da ke cikin ƙananan hukumomi 11 na jihar. Sun ce matakin na su ya samo asali ne daga ayyukan gwamnatin Gombe na inganta tsarin karatun Tsangaya, ciki har da gina makarantu 11, samar da cibiyoyin karatu sama da 120, da kuma ba ɗalibai damar koyon sana’o’i domin dogaro da kai. Haka kuma, malaman sun yaba da shigar da almajirai 1,000 cikin tsarin inshorar lafiya na jihar, tare da kafa Hukumar Almajiri da za ta kula da harkokin ilimin Alƙur’ani da ci gaban yaran da ke karatun Tsangaya. Goni Chashiya, wanda ya yi jawabi a wajen taron, ya ce manufar taron ita c...

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Haɗin Kan Jama’a Wajen Inganta Tsaro

Image
  Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Haɗin Kan Jama’a Wajen Inganta Tsaro Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Gwamnatin Tarayya ta yi kira da a ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin jami’an tsaro, hukumomin gwamnati, al’umma da kafafen yaɗa labarai domin magance matsalolin tsaro a Najeriya. Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris, ya ce amfani da ƙarfin soji kaɗai ba zai magance matsalar tsaro ba, yana mai cewa haɗin kan jama’a da hukumomin tsaro na da matuƙar muhimmanci. Ya kuma yi gargadin cewa labaran ƙarya da yaɗa jita-jita na iya zama barazana ga tsaron ƙasa, inda ya buƙaci a riƙa bai wa jama’a sahihan bayanai cikin gaggawa. Shi ma Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaron Cikin Gida, Manjo-Janar Adeyinka Famadewa, ya ce bayanai na da muhimmiyar rawa wajen tabbatar da tsaron ƙasa, musamman wajen dakile barazanar tsaro da yaɗa bayanan ƙarya. Gwamnatin ta tabbatar da cewa za ta ƙara haɗin gwiwa da hukumomin tsaro da al’umma domin tabbatar da zaman lafiya da tsaron ƙasar. #TsaronKasa #GwamnatinTarayya #Ha...

Two Remanded Over Alleged Bridge Vandalism in Kano

Image
  Two Remanded Over Alleged Bridge Vandalism in Kano By Joshua Bilkisu Swatkasah  The Department of State Services, DSS, has arraigned two men before a Kano Magistrate’s Court for allegedly demolishing part of a bridge and stealing construction materials in Danjirima, Kumbotso Local Government Area of Kano State. The suspects, Danlami Sulaiman, also known as Layayu, and Abdullahi Ibrahim, aka Maraki, were charged with conspiracy, theft, trespass and unlawful entry. The prosecution alleged that they vandalised the bridge on July 22, removed rods and other materials, and encroached on nearby plots of land. Both suspects pleaded not guilty to the charges. Following their pleas, Magistrate Abba Maiwada Abubakar ordered that the suspects be remanded in custody. The court adjourned the case until September 8, 2026, for continuation of the hearing. #NexviewTv#NexviewNews#NexviewUpdate#2026#August#BreakingNews#Kano#KumbotsoLGA#Vandalism#Bridge#MagistrateCourt#Nigeria

Kidnappers Beat Me For Reducing Ransom To N500,000 – Kogi Abductee

Image
  Kidnappers Beat Me For Reducing Ransom To N500,000 – Kogi Abductee By Joshua Bilkisu Swatkasah  One of the 16 victims rescued from kidnappers in Kogi State, Victor Anyichie, has recounted how he was allegedly beaten mercilessly after telling his abductors that his family could only raise N500,000 as ransom. The victims were abducted last Sunday along the Ojuwo-Ajengo-Memarebo and Ojiwo-Itobe roads in Ofu Local Government Area. Anyichie said the kidnappers demanded between N2 million and N100 million from the victims, before security operatives rescued them in a joint operation involving the police, Army, Navy, DSS, vigilantes and hunters. He said a local hunter was killed and a police officer injured during the operation. Another victim, Ngozi Stephen, said the kidnappers threatened to sell them to ritualists if their ransom demands were not met. Another victim, Daniel, said he sustained a deep cut on his hand while trying to escape from the kidnappers. He explained that one...

Put Military Budget On First-Line Charge, Ndume Tells FG

Image
  Put Military Budget On First-Line Charge, Ndume Tells FG By Joshua Bilkisu Swatkasah  Senator Ali Ndume, representing Borno South, has urged President Bola Ahmed Tinubu to place the annual budget of the Nigerian Armed Forces on First-Line Charge to prevent delays in funding military operations. Ndume, a former Chairman of the Senate Committee on Army, said the current envelope budgeting system creates bureaucratic bottlenecks between the Ministries of Defence and Finance, affecting troops fighting terrorism and banditry. Ndume commended President Tinubu for approving salary increases of between 30 and 80 per cent for some military personnel, describing the move as a boost to the morale of about 250,000 personnel. He, however, said improved welfare must be accompanied by the prompt provision of arms, ammunition, logistics and modern technology needed by the Armed Forces to tackle insecurity effectively. The senator called on the Federal Government to introduce direct statutor...

Yan Bindiga Sun Kai Hari Katsina, Sun Kashe Mutane Biyu

Image
  ’Yan Bindiga Sun Kai Hari Katsina, Sun Kashe Mutane Biyu   Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Wasu ’yan bindiga sun kai farmaki Unguwar Aminu da ke Kandarawa, a Ƙaramar Hukumar Bakori ta Jihar Katsina, inda suka kashe mutane biyu tare da raunata wasu huɗu. Harin, wanda ya faru a daren Talata, 11 ga watan Agustan 2026, ya kuma yi sanadin sace mutane shida, uku daga cikinsu maza ne, yayin da sauran ukun mata ne. Bayanai sun nuna cewa maharan sun tafi da dabbobi da dama, sannan suka shiga wasu shaguna suka kwashe kuɗi, wayoyin hannu da sauran kayayyaki. An bayyana mutanen da suka rasa rayukansu a harin da Ibrahim Sama’ila da Mashakuru Isa. An gudanar da jana’izarsu tare da binne su a safiyar Laraba, bisa tsarin addinin Musulunci. Wasu daga cikin mazauna yankin sun ce sun hango ’yan bindigar tun suna kan hanyarsu daga Doma, da ke Ƙaramar Hukumar Faskari, amma daga baya suka ɓace kafin su sake bayyana a Unguwar Aminu. Mafarauta da sauran jami’an tsaro sun yi yunƙurin tare musu hanya...