Posts

Showing posts from August, 2026

Zargin $16bn: Ku Bincike Ni Idan Akwai Hujjar Na Yi Sata — Atiku Ga Tinubu

Image
  Zargin $16bn: Ku Bincike Ni Idan Akwai Hujjar Na Yi Sata — Atiku Ga Tinubu Umar Nusaiba Ibrahim  Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ƙalubalanci gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ta fito da kwararan hujjoji kan zarge-zargen da ake masa na almundahana, maimakon ci gaba da maimaita tsoffin zarge-zarge. Atiku ya musanta cewa ya taɓa jagorantar aiwatar da aikin wutar lantarki da aka kashe dala biliyan 16, yana mai cewa Majalisar Tarayya ta taɓa binciken kwangilolin, amma ba a taɓa gayyatar sa domin ya amsa wani zargi ba. Ya ce a matsayinsa na Mataimakin Shugaban Ƙasa ya jagoranci kwamitin sayar da kadarorin gwamnati, amma ba shi ne ya jagoranci aiwatar da kwangilolin wutar lantarkin ba. Ya kuma musanta hannu a harkar gwanjon kamfanin Aluminium Smelter. Atiku ya ce idan akwai hujjar cewa ya wawure dukiyar ƙasa, gwamnati ta bincike shi, ta gayyace shi sannan ta gurfanar da shi a gaban kotu. Ya ce tun bayan da ya bar ofis a shekarar 2007, babu wata gwamnati da ...

Tinubu: Hausawa ginshiƙai ne na ci gaban Najeriya.

Image
  Tinubu: Hausawa ginshiƙai ne na ci gaban Najeriya. Daga: Ibrahim Sani Isyaku  Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana al’ummar Hausawa a matsayin manyan ginshiƙai da ke taka muhimmiyar rawa wajen haɗin kan Najeriya da ci gabanta. Tinubu ya bayyana hakan ne a wani saƙon 2da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Laraba, 26 ga Agusta, 2026, domin taya al’ummar Hausawa murnar Ranar Hausa, wadda ake gudanar da bikin ta a fadar Mai Martaba Sarkin Daura da ke Katsina.  Shugaban ya kuma yaba da yadda harshen Hausa ya bunƙasa, yana mai cewa ya zama ɗaya daga cikin manyan harsunan da ake amfani da su wajen haɗin kan al’umma da harkokin kasuwanci a sassa daban-daban na duniya. Tinubu ya taya ɗaukacin al’ummar Hausawa murnar wannan rana, tare da bayyana muhimmancin al’adun Hausa da harshen wajen haɗa kan jama’a. Ranar Hausa, wadda kuma ake kira Ranar Hausa ta Duniya, ana bikin ta a ranar 26 ga Agusta na kowace shekara. An fara ƙaddamar da ita ne a matsayin wani yunƙuri na ƙa...

Hukumar ICPC Ta Bankado Yadda Hukumar Da Ba Ta Da Tushe Ta Shiga Kasafin 2026

Image
 Hukumar ICPC Ta Bankado Yadda Hukumar Da Ba Ta Da Tushe Ta Shiga Kasafin 2026 Umar Nusaiba Ibrahim  Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta bayyana cewa an shigar da wata hukumar da ba ta da ingantaccen tushe na doka cikin kasafin kuɗin Najeriya na shekarar 2026, ba tare da an tabbatar da sahihancin kafuwarta ba. Hukumar da ake kira PFIPC ta nemi a ware mata sama da Naira biliyan 3.85 domin biyan albashin ma’aikatanta. Daga bisani, an rage adadin zuwa Naira biliyan 1.3, wanda ya ƙunshi Naira miliyan 802 na albashi, Naira miliyan 200 na gudanar da ayyuka da kuma Naira miliyan 300 na manyan ayyuka. A rahotonta na bincike, ICPC ta ce Ofishin Kasafin Kuɗi na Tarayya bai gudanar da cikakken bincike mai zaman kansa ba domin tabbatar da sahihancin takardun da aka gabatar da su a matsayin hujjar kafa hukumar. Maimakon haka, an dogara da wasu lambobin gudanarwa da takardu daga Ofishin Akanta-Janar na Tarayya da kuma Ofishin Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya. Sai dai ICPC t...

FG Na Shirin Amfani Da Ribar Hannun Jari Da Ba A Karɓa Ba Wajen Tallafa Wa NELFUND

Image
  FG Na Shirin Amfani Da Ribar Hannun Jari Da Ba A Karɓa Ba Wajen Tallafa Wa NELFUND Umar Nusaiba Ibrahim  Gwamnatin Tarayya ta ce tana shirin amfani da wasu kuɗaɗen dividend da ba a karɓa ba, da kuma kuɗaɗen da ke cikin asusun dormant, wajen ƙarfafa Asusun Ba da Lamunin Ilimi na Najeriya, NELFUND. Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kuma bayar da umarnin karkatar da kuɗaɗen da EFCC ta kwato, waɗanda babu wata shari’a ko wani cikas na doka a kansu, zuwa NELFUND domin tallafa wa shirin lamunin ɗalibai. Ministan Ilimi, Dr Maruf Tunji Alausa, ne ya bayyana hakan ranar Litinin, inda ya ce matakin zai taimaka wajen tabbatar da cewa NELFUND na da isasshen kuɗi kuma zai iya ci gaba da gudanar da ayyukansa yayin da yawan masu cin gajiyar shirin ke ƙaruwa. Alausa ya ce Attorney-General na Tarayya zai haɗa kai da Ministocin Ilimi da Kuɗi da sauran hukumomin da abin ya shafa domin tabbatar da cewa tsarin ya dace da doka. Ya kuma ce za a iya yin gyare-gyare ga dokokin da suka kafa asusun i...

Tinubu Na Taimakon Talakawa, Inji Gwamnan Sokoto

Image
  Tinubu Na Taimakon Talakawa, Inji Gwamnan Sokoto Umar Nusaiba Ibrahim  Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya ce ikirarin da ‘yan adawa ke yi na cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bai kawo wani sauyi a rayuwar ‘yan Najeriya cikin shekaru uku ba, ba komai ba ne face farfaganda. Gwamnan ya ce tasirin manufofin gwamnatin Tinubu a rayuwar al’umma a bayyane yake. Ahmed Aliyu ya bayyana hakan ne a ranar Lahadi yayin taron kasa na yini guda kan “Inganta Shigar Jama’a Cikin Siyasa da Adalcin Zamantakewa a Matsayin Mafita Ga Hadin Kan Kasa da Ci Gaba”, wanda kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’a Wa’ikamatis Sunnah (JIBWIS) ta shirya a Jos, Jihar Plateau. Gwamnan ya ce gwamnatin tarayya na samar da tallafin abinci da taki kyauta, tare da daukar wasu matakai domin rage radadin talakawa. Ya ce dukkanin abubuwan da gwamnatin Tinubu ta yi an rubuta su tare da adana bayanansu, yana mai cewa duk wanda bai ga tasirin shugaban kasar ba, kamar bai zauna a Najeriya ba. Gwamnan Sokoto ya kuma yi kira ga ‘...

FAAC: Gwamnonin Jihohi Na Fuskantar Tambayoyi Kan Yadda Suka Kashe N47.25tn Cikin Shekaru Uku

Image
  FAAC: Gwamnonin Jihohi Na Fuskantar Tambayoyi Kan Yadda Suka Kashe N47.25tn Cikin Shekaru Uku Umar Nusaiba Ibrahim  Gwamnonin jihohin Najeriya 36 na fuskantar ƙarin matsin lamba da tambayoyi kan yadda suka kashe kuɗaɗen da suka samu daga Asusun Tarayya, FAAC, bayan wani sabon rahoto ya nuna cewa gwamnatin tarayya, jihohi da ƙananan hukumomi sun raba kusan N47.25 tiriliyan a cikin shekaru uku daga 2023 zuwa 2025. Bayanan da Ma’aikatar Kuɗin Najeriya ta fitar sun nuna cewa jimillar kuɗaɗen da matakan gwamnati uku suka samu daga FAAC tsakanin 2017 zuwa 2025 sun kai N93.13 tiriliyan. Sai dai sama da rabin wannan kuɗi, wato N47.25 tiriliyan, an raba shi ne a cikin shekaru uku bayan cire tallafin man fetur da wasu sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta aiwatar. Adadin kuɗin da ake rabawa ya ƙaru sosai daga N10.09 tiriliyan a 2023, zuwa N15.26 tiriliyan a 2024, sannan ya kai sabon tarihi na N21.90 tiriliyan a 2025. Jihohi sun kasance cikin waɗanda suka fi ...

Real Madrid Ta Doke Espanyol A Wasan Farko Na Mourinho

Image
  Real Madrid Ta Doke Espanyol A Wasan Farko Na Mourinho Umar Nusaiba Ibrahim  Real Madrid ta fara kakar gasar La Liga ta 2026/27 da nasara, bayan ta doke Espanyol da ci 2-1 a filin wasa na RCDE a daren Asabar. Nasarar ta kuma kasance wasan farko na José Mourinho a matsayin kocin Real Madrid bayan shekaru 13 da barin ƙungiyar. Matashin ɗan wasan gaba, Carlos Espi, ne ya zura ƙwallon da ta bai wa Madrid nasara a minti na 90. Jude Bellingham ne ya fara jefa ƙwallo a ragar Espanyol bayan ya kammala bugun daga waje da Arda Guler ya yi, minti tara kacal da fara wasa. Espanyol ta farke a minti na 30, inda Alex Calatrava ya samu damar shiga cikin yankin bugun fanareti, sannan ya aika da ƙwallon da Javi Hernandez ya kawo zuwa raga. Ƙungiyoyin biyu sun samu damar ƙara zura ƙwallaye, amma rabin farko ya ƙare da 1-1. A ƙarshen wasan, Mourinho ya yi sauye-sauye da dama, ciki har da shigar sabon ɗan wasan da Real Madrid ta ɗauka a matsayin mafi tsadar saye, Yan Diomande, da kuma Carlos Esp...

ADC Ta Zargi Tinubu Da Cusa Mutanen Da Ake Zargi Da Cin Hanci A Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓensa

Image
  ADC Ta Zargi Tinubu Da Cusa Mutanen Da Ake Zargi Da Cin Hanci A Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓensa   Umar Nusaiba Ibrahim  Jam’iyyar African Democratic Congress, ADC, ta zargi Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da mayar da kwamitin yaƙin neman zaɓensa na shekarar 2027 zuwa wani wuri da ake “gyara suna” na mutanen da ake fuskantar tambayoyi kan zargin cin hanci da rashawa. Sakataren Yaɗa Labarai na ADC na ƙasa, Mallam Bolaji Abdullahi, ya nuna damuwa kan yadda aka saka tsohuwar Ministar Harkokin Jinƙai da Rage Talauci, Betta Edu, da tsohuwar Shugabar NSITF, Ngozi Olejeme, cikin kwamitin. Jam’iyyar ta tambayi gwamnati ko an kammala bincike da shari’o’in da suka shafi waɗannan mutane, ko kuma nadin nasu wata hanya ce ta yin afuwa gare su. ADC ta ce Betta Edu ta taɓa fuskantar dakatarwa daga Shugaba Tinubu bayan cece-kuce kan yunƙurin tura kuɗin Naira miliyan 585 zuwa wani asusun banki mai zaman kansa. Haka kuma, jam’iyyar ta tunatar da cewa Ngozi Olejeme ta taɓa fuskantar tuhuma da...

Sabon Ministan Lantarki Ya Tsaurara Matakai Kan DisCos da GenCos

Image
  Sabon Ministan Lantarki Ya Tsaurara Matakai Kan DisCos da GenCos Umar Nusaiba Ibrahim  Ministan Lantarki, Joseph Olasunkanmi Tegbe, ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na tsaurara matakan hukunci kan kamfanonin samar da lantarki GenCos da kuma kamfanonin rarraba lantarki DisCos da aka samu ba sa gudanar da ayyukansu yadda ya kamata. Ministan ya bayyana hakan ne a ranar 19 ga Agusta 2026, yayin wani taro na NESG da aka gudanar a Abuja, inda ya gabatar da wasu sabbin tsare-tsare da gwamnati ke shirin aiwatarwa domin inganta harkar lantarki a Najeriya. Bugu da ƙari, Ma’aikatar Lantarki ta ce akwai yiwuwar samun sauyi a tsarin farashin wutar lantarki, domin samar da yanayin da zai taimaka wajen farfaɗo da masana’antu. Ministan ya gabatar da kundin tsare-tsarensa ta hannun mai ba shi shawara, Martins Olajide, inda ya bayyana cewa za a samar da wani sabon tsari da zai rika auna ƙoƙarin da kamfanonin GenCos da DisCos ke yi wajen samarwa da rarraba lantarki. Kamfanonin da suka nuna ...

Yayin Fara Kamfen: Tsadar Kuɗin Izinin Billboard Ta Jefa ‘Yan Takara Cikin Fargaba

Image
  Yayin Fara Kamfen: Tsadar Kuɗin Izinin Billboard Ta Jefa ‘Yan Takara Cikin Fargaba Umar Nusaiba Ibrahim  Yayin da aka fara kamfen ɗin zaɓen Shugaban Ƙasa da na Majalisar Dokoki ta Ƙasa a ranar Laraba, ‘yan takara da jam’iyyun siyasa sun fara shirin amfani da hanyoyin tallata manufofinsu domin samun karɓuwa a wajen masu zaɓe gabanin zaɓen 2027. Hukumar INEC zuwa yanzu ta tantance ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 da za su fafata a zaɓen watan Janairun 2027. Hanyoyin yaƙin neman zaɓen sun haɗa da taruka, gangamin siyasa, fastoci, takardun talla, allunan talla wato billboards, da kuma tallace-tallace a kafafen yaɗa labarai. Rahoton Daily Trust ya bayyana cewa tun kafin a fara kamfen a hukumance, musamman lokacin zaɓen fidda gwani na jam’iyyu, an riga an fara ganin tituna da garuruwa cike da hotunan ‘yan siyasa da allunan tallarsu. Sai dai wasu gwamnatocin jihohi sun sake duba ƙa’idojin saka billboards tare da ƙara kuɗaɗen izini, lamarin da ‘yan adawa da wasu masana ke ganin ka iya ...

You are real definition of economic ignorance Atiku replies Tinubu

Image
  You are real definition of economic ignorance Atiku replies Tinubu  BY:IBRAHIM SANI ISYAKU  Former Vice President Atiku Abubakar has strongly criticized President Bola Tinubu after the President described Atiku’s proposal to reintroduce fuel subsidies as a sign of “serious ignorance” about governance and the economy. In response, Atiku accused Tinubu of mismanaging the economy through the removal of fuel subsidies and the floating of the naira without adequate plans to protect Nigerians from rising costs. He argued that these policies led to higher fuel prices, inflation, business struggles, and increased poverty. Atiku rejected claims that he wants to restore the old subsidy system, saying instead that he supports a targeted, temporary, and transparent support mechanism for domestic fuel production. He also questioned reports of large petroleum-related costs in NNPC accounts, arguing that subsidy-related expenses still appear to exist despite the government's claim th...

Kwanaki 98 Bayan Sace Su: Iyalan Daliban Borno Sun Bukaci Gwamnati Ta Ceto ’Ya’yansu

Image
  Kwanaki 98 Bayan Sace Su: Iyalan Daliban Borno Sun Bukaci Gwamnati Ta Ceto ’Ya’yansu  Umar Nusaiba Ibrahim  Iyaye da dangin dalibai 46 da aka sace daga makarantar Mussa da ke karamar hukumar Askira-Uba a jihar Borno, sun gudanar da zanga-zanga kan titunan Uba, inda suka bukaci Gwamnatin Tarayya ta gaggauta daukar matakin ceto ’ya’yansu. An sace yaran ne a ranar 15 ga Mayun 2026, yayin da suke cikin aji a wani yanki da ke kusa da dajin Sambisa. Iyalan sun ce shafe kwanaki 98 ba tare da an kubutar da yaran ba ya jefa su cikin matsanancin damuwa. Iyayen sun rike kwalaye masu dauke da sakonni irin su “Bring Back Our Children” da “Muna son a dawo mana da ’ya’yanmu”, inda suka bayyana cewa suna jin an yi watsi da su. Buba Mussa, daya daga cikin iyayen, ya ce wasu iyaye sun kwanta a asibiti sakamakon matsin jini da sauran matsalolin lafiya. Ya kuma bayyana cewa akwai kananan yara a cikin wadanda aka sace, ciki har da dansa mai shekaru hudu wanda ya yi bikin ranar haihuwarsa ya...

ASUU-KASU Ta Shirya Tattaunawa Da Gwamnatin Kaduna Don Kaucewa Yajin Aiki

Image
  ASUU-KASU Ta Shirya Tattaunawa Da Gwamnatin Kaduna Don Kaucewa Yajin Aiki Umar Nusaiba Ibrahim  Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa, ASUU, reshen Jami’ar Jihar Kaduna, ta ce a shirye take ta zauna da gwamnatin jihar domin warware matsalolin da ke barazana ga zaman lafiyar aiki a jami’ar. Shugaban ƙungiyar, Dakta Abubakar Abdullahi, ya ce za su gana da gwamnati a kowane lokaci domin nemo mafita. Ya ce babbar buƙatar ƙungiyar ita ce aiwatar da yarjejeniyar da gwamnatin tarayya da ASUU suka cimma a shekarar 2025, wadda ta shafi walwalar malamai da yanayin aiki a jami’o’i. Ya kuma bayyana cewa daga cikin batutuwa 10 da ƙungiyar ta gabatar a baya, an warware guda uku, yayin da guda bakwai ke nan ba a magance su ba. Wannan na zuwa ne bayan ASUU-KASU ta bai wa gwamnatin jihar wa’adin makonni biyu domin magance matsalolin, tana mai gargadin cewa rashin daukar mataki na iya haifar da yajin aiki na gaba ɗaya. Ƙungiyar ta kuma nuna damuwa kan batutuwan da suka haɗa da cin gashin kan jami...

2027: Atiku Ya Yi Alƙawarin Dawo Da Tallafin Man Fetur

Image
  2027: Atiku Ya Yi Alƙawarin Dawo Da Tallafin Man Fetur Umar Nusaiba Ibrahim  Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi alƙawarin dawo da tallafin man fetur idan ya samu nasara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027. Atiku ya bayyana hakan ne a wata hira da DCL Hausa, inda ya ce ba ya adawa da cire tallafin man fetur, sai dai yana tambayar yadda aka yi amfani da kuɗaɗen da gwamnati ta samu bayan cire tallafin. Ya ce ya kamata a yi amfani da kuɗaɗen wajen rage talauci da inganta rayuwar ’yan Najeriya. Ya kuma zargi gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da gazawa wajen amfani da kuɗaɗen gwamnati yadda ya kamata, tare da ikirarin cewa ana karkatar da dukiyar ƙasa. Atiku ya ce idan aka ba shi damar jagorantar ƙasar, zai tabbatar da cewa duk wanda ya wawure kuɗin gwamnati ya dawo da su. Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin man fetur jim kaɗan bayan hawansa mulki a watan Mayun 2023, lamarin da ya haifar da tashin farashin man fetur da ƙar...

Gombe Girl Wins Qur’anic Competition in Saudi Arabia

Image
  Gombe Girl Wins Qur’anic Competition in Saudi Arabia BY:IBRAHIM SANI ISYAKU  Gombe Girl Wins Qur’anic Competition in Saudi Arabia Maryam Ibrahim Dan’azumi, an indigene of Gombe State has emerged as the overall winner of the 46th King Abdulaziz International Qur’anic Competition in the Kingdom of Saudi Arabia. Maryam, a student of Abubakar Siddiq Community Islamic School for Qur’anic Memorisation, Gombe, represented Nigeria in the highly prestigious competition, where she competed in the category for memorisation of the entire Holy Qur’an, recitation, Tajweed and interpretation (60 Hizb with Tafsir). She emerged first overall among contestants from several countries, recording an exceptional performance that brought international recognition to Gombe State and Nigeria. Daily Trust reports that the achievement is particularly significant as it marked the first participation of females in the 46-year history of the competition, making Maryam’s victory a landmark accomplishment....

Tinubu Directs Finance Minister to Give Nigerians Reforms Scorecard

Image
  Tinubu Directs Finance Minister to Give Nigerians Reforms Scorecard BY:Ibrahim Sani Isyaku  President Bola Ahmed Tinubu has directed the Minister of Finance and Coordinating Minister of the Economy, Taiwo Oyedele, to present Nigerians with a detailed account of the progress, gains and challenges arising from the Federal Government’s economic reforms since 2023. The President said the initiative, known as the “Reforms Scorecard,” is aimed at giving Nigerians a clear picture of the impact and cost of the policies introduced by his administration. Tinubu said the scorecard would explain what the reforms have achieved, the difficulties they have caused and the economic problems the government believes were avoided by implementing the policies. According to the President, his administration introduced difficult reforms in 2023 with the objective of building a stronger and more sustainable Nigerian economy. He said transparency remained important, stressing that Nigerians deserved...

Jami’ar Tarayya Dutse Ta Samu Naira Miliyan 53 Don Binciken ‘Yan Bindiga Da Sauro

Image
  Jami’ar Tarayya Dutse Ta Samu Naira Miliyan 53 Don Binciken ‘Yan Bindiga Da Sauro Umar Nusaiba Ibrahim  Jami’ar Tarayya da ke Dutse, Jihar Jigawa, ta samu tallafin bincike guda biyu na Naira miliyan 53 daga Asusun Tallafawa Manyan Makarantu (TETFund), domin gudanar da bincike kan matsalar ‘yan bindiga a Arewa da kuma hanyoyin dakile yaduwar sauro a Najeriya. Jami’ar ta ce Naira miliyan 25 za a bai wa binciken da Farfesa Ado Jangargari zai jagoranta, mai taken amfani da fasaha wajen samar wa makiyaya hanyoyin samun kudin shiga ba tare da dogaro da noma ba, domin rage matsalar ‘yan bindiga da garkuwa da mutane. Sauran Naira miliyan 28 za a yi amfani da su wajen binciken da Farfesa Joshua Balogun zai jagoranta kan samar da na’urar dakile sauro a cikin gidaje. A cewar jami’ar, za a gudanar da dukkan ayyukan binciken cikin watanni 24, inda ake sa ran za su samar da hanyoyin magance wasu daga cikin manyan matsalolin da ke addabar al’umma. Mataimakin Shugaban Jami’ar, Farfesa Ahmad...

Ba Rashin Kyakkyawan Yanayin Aiki Ne Ya Sa Malamai Ke Barin KASU Ba – VC

Image
  Ba Rashin Kyakkyawan Yanayin Aiki Ne Ya Sa Malamai Ke Barin KASU Ba – VC Umar Nusaiba Ibrahim  Shugabancin Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) ya musanta ikirarin kungiyar ASUU reshen jami’ar cewa sama da malaman jami’a 200, ciki har da farfesoshi, sun bar jami’ar saboda rashin kyakkyawan yanayin aiki. Mataimakin Shugaban Jami’ar, Farfesa Abdullahi Ibrahim Musa, ya ce sauyin wurin aiki tsakanin jami’o’i abu ne da ya zama ruwan dare a duniya, don haka bai kamata a fassara shi a matsayin matsalar yanayin aiki a KASU ba. Musa ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Talata, bayan da ASUU-KASU ta bai wa gwamnatin Jihar Kaduna wa’adin makonni biyu kan aiwatar da yarjejeniyar da gwamnatin tarayya da ASUU suka cimma a 2025, da kuma wasu bukatun jin dadin ma’aikata. ASUU ta ce asarar kwararrun malamai sama da 200 na iya jefa jami’ar cikin matsala wajen maye gurbin gogaggun malamai da iliminsu. Sai dai KASU ta ce jami’ar na ci gaba da rike wasu fitattun masana da ke cikin k...

Hare-haren Intanet Ne Babbar Barazana Ga Zaben 2027 – Janar Musa

Image
  Hare-haren Intanet Ne Babbar Barazana Ga Zaben 2027 – Janar Musa Umar Nusaiba Ibrahim  Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa mai ritaya, ya ce hare-haren intanet na daga cikin manyan barazanar tsaron zaben 2027. Ya bayyana hakan ne yayin lacca ta jaridar Blueprint kan tsaro da sahihancin zaben 2027, inda ya ce barazanar tsaro ta sauya daga fagen zahiri zuwa sararin intanet. Musa, wanda Babban Janar Olufemi Akinjobi ya wakilta, ya ce fasahar zamani da basirar wucin gadi na iya taimakawa ci gaban kasa, amma kuma suna haifar da sabbin barazanar tsaro. Ya ce masu aikata laifi na iya amfani da kwamfuta wajen yada labaran karya, sarrafa hotuna, bidiyoyi da muryoyi domin yaudarar jama’a da rage amincewarsu da tsarin dimokuradiyya. Ministan ya jaddada cewa tsaron zabe bai kamata ya tsaya kan kare rumfunan zabe kawai ba, sai an hada da kare tsarin intanet, dakile yada bayanan karya da kuma tabbatar da sahihancin bayanai. Ya ce shirye-shiryen zaben 2027 ya kamata su zama wani ...

Senegal Names Patrick Vieira As National Team Head Coach

Image
  Senegal Names Patrick Vieira As National Team Head Coach By Joshua Bilkisu Swatkasah  Senegal have appointed former France international Patrick Vieira as the new head coach of the national team, replacing Pape Thiaw, who was sacked in July following the team’s disappointing 2026 FIFA World Cup campaign. The Senegal Football Federation announced Vieira’s appointment on Tuesday, saying he was unanimously selected by its Emergency Committee during a meeting on Monday. Thiaw was dismissed after Senegal exited the World Cup in the round of 32, suffering a 3-2 extra-time defeat to Belgium after surrendering a two-goal lead late in the match. The federation said Vieira’s appointment is part of efforts to establish a high-level technical team as Senegal begins preparations for the 2027 Africa Cup of Nations qualifiers. The Teranga Lions remain the defending champions, although their status is currently subject to a case before the Court of Arbitration for Sport. Vieira, who has bee...

Wike: I’d Have Been In Osun If Tinubu Wanted APC To Win At All Cost

Image
  Wike: I’d Have Been In Osun If Tinubu Wanted APC To Win At All Cost By Joshua Bilkisu Swatkasah  Minister of the Federal Capital Territory, Nyesom Wike, says he would have gone to Osun State to help the All Progressives Congress win the governorship election if President Bola Tinubu had wanted the party to win “at all costs.” Wike stated this on Tuesday while speaking with journalists during an inspection of flood-prone areas in Maitama, Abuja. He was reacting to the outcome of the Osun governorship election, which was won by the Peoples Democratic Party candidate, Governor Ademola Adeleke. The minister, who remains a member of the PDP but supports the Tinubu administration, said the APC could have won the election if the President had been determined to secure victory. According to him, “If the President had wanted to win the Osun State election at all costs, I would have been there and we would have won it, and there’s nothing the governor can do.” Wike, a former Rivers St...

Flood: We’ll Pull Down Houses Senators, ‘Big Men’ Built On Waterways – Wike

Image
Flood: We’ll Pull Down Houses Senators, ‘Big Men’ Built On Waterways – Wike By Joshua Bilkisu Swatkasah  Minister of the Federal Capital Territory, Nyesom Wike, has ordered the immediate demolition of buildings obstructing designated waterways in Maitama and other flood-prone areas of Abuja. The directive followed recent flooding that submerged several houses in Maitama Extension, with residents blaming construction along waterways and blocked drainage channels. Wike, who inspected affected areas on Tuesday, directed the FCT Development Control Department to begin the demolition immediately and continue through Saturday. He said the exercise would affect all structures built on designated water channels, regardless of the owners’ political influence or social status. The minister said some of the affected properties belonged to senators and other wealthy individuals, stressing that no one would be protected from enforcement. He also blamed the worsening floods on blocked drainage c...

Osun Election: Akpabio Phoned Me To Delete Tweet I Made Against Him – Davido

Image
  Osun Election: Akpabio Phoned Me To Delete Tweet I Made Against Him – Davido BY: IBRAHIM SANI ISYAKU  Afrobeats star Davido has claimed that Senate President Godswill Akpabio called him during the Osun governorship election and asked him to delete a social media post in which he accused Akpabio of interfering with the election result collation. Davido, who strongly supported his uncle, Governor Ademola Adeleke, said he became concerned when the uploading of election results reportedly stopped for several hours while Adeleke was leading by a wide margin. He said he refused to delete his post until INEC officially announced the final result. INEC eventually declared Adeleke the winner with 511,067 votes, defeating APC candidate Bola Oyebamiji, who scored 444,815 votes, giving Adeleke a winning margin of 66,252 votes. Davido described the victory as proof that voters can still determine election outcomes despite political influence and money. He also said Adeleke’s victory show...

An Kashe Mutane Fiye Da 20 A Sabon Hari A Plateau

Image
  An Kashe Mutane Fiye Da 20 A Sabon Hari A Plateau   Umar Nusaiba Ibrahim  Fiye da mutane 20 ne aka tabbatar da mutuwarsu a wani sabon hari da aka kai  a al’ummar Binper da ke gundumar Bwai, ƙaramar hukumar Mangu ta Jihar Plateau. Rahotanni sun ce maharan sun mamaye yankin ne da tsakar dare, inda suka shiga gidaje tare da kai wa mutanen da ke barci hari. Wannan na zuwa ne ƙasa da mako guda bayan kashe wasu mutane uku a yankin, yayin da al’ummomin Fulani da Mwaghavul ke zargin juna da aikata kone-kone. Shugaban Ƙungiyar Raya Mwaghavul ta Ƙasa, Bulus Dabit, ya tabbatar da harin. Wani ganau mai suna Daniel Musa ya ce maharan ɗauke da manyan makamai sun riƙa shiga gida-gida, suna buɗe ƙofofin gidajen mutane tare da kashe su a cikin barcinsu. Ya ce kawo yanzu an tabbatar da mutuwar sama da mutane 20, yayin da wasu da dama suka samu munanan raunuka, sannan wasu kuma har yanzu ba a san inda suke ba. Har zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, jami’an tsaro ba su fitar da wata san...

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki Yayin Da Malamai Sama Da 200 Suka Bar Jami’ar Kaduna

Image
  ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki Yayin Da Malamai Sama Da 200 Suka Bar Jami’ar Kaduna Umar Nusaiba Ibrahim  Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU), reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU), ta nuna damuwa kan ficewar malaman jami’a sama da 200 daga jami’ar, ciki har da farfesoshi. Shugaban ASUU-KASU, Dakta Abubakar Abdullahi, ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da ya gudanar a Kaduna ranar Litinin. Ya ce malaman sun bar jami’ar ne sakamakon rashin kyawun yanayin aiki da kuma gazawar aiwatar da yarjejeniyar da Gwamnatin Tarayya ta cimma da ASUU a shekarar 2025. Ya bayyana cewa yarjejeniyar, wadda ta fara aiki daga watan Janairun 2026, ta tanadi inganta yanayin aiki da walwalar malaman jami’o’in Najeriya, amma har yanzu ba a fara aiwatar da ita a KASU ba. ASUU ta bai wa Gwamnatin Jihar Kaduna da mahukuntan jami’ar wa’adin makonni biyu da su aiwatar da kuma sanya yarjejeniyar cikin tsarin jami’ar. Ƙungiyar ta yi gargaɗin cewa idan ba a dauki matakin da ya dace ba kaf...

An Tura Wani Gidan Gyaran Hali Kan Zargin Satar Takalma A Kano

Image
  An Tura Wani Gidan Gyaran Hali Kan Zargin Satar Takalma A Kano Umar Nusaiba Ibrahim  Kotun Majistare da ke Kano ta bayar da umarnin tsare wani mutum mai suna Muhammad Najib Rimin Kebe, bisa zargin satar takalma a wani masallaci da ke cikin harabar Kotunan Norman’s Land a Kano. An gurfanar da Najib a gaban kotun ne bayan an zarge shi da yawan zuwa masallacin domin satar takalman masu ibada. Rahoton ya ce daga cikin wadanda aka ce an sace wa takalman akwai ma’aikatan kotu da jami’an tsaro. Bayan sauraron bayanan da aka gabatar mata, kotun ta bayar da umarnin a tura wanda ake zargin gidan gyaran hali, yayin da ake ci gaba da shari’ar. An dage ci gaba da sauraron karar zuwa 28 ga Agusta 2026, lokacin da kotun za ta ci gaba da duba batun. #Kano #DailyTrust #SatarTakalma #KotunKano #GidanGyaranHali #KanoNews #Labarai #NigeriaNews #Tsaro #CrimeNews #NormanLand #Nijeriya

Tinubu: No leader has impacted Nigeria like Babangida

Image
  Tinubu: No leader has impacted Nigeria like Babangida By Joshua Bilkisu Swatkasah  President Bola Ahmed Tinubu has congratulated former military President, General Ibrahim Badamasi Babangida (rtd), on his 85th birthday, describing him as a leader who has impacted Nigeria in ways no other leader has. In a statement by his Special Adviser on Information and Strategy, Bayo Onanuga, President Tinubu said Babangida’s eight-year rule left lasting marks on Nigeria’s political, economic and geographical landscape. He credited the former leader with expanding the economy, developing infrastructure and establishing institutions that continue to serve the country. President Tinubu said Babangida’s legacy would remain significant in Nigeria’s history, noting that he continues to offer valuable counsel to the nation even in retirement. He wished the former military leader good health, renewed strength and many more years of service and guidance to the country. #NexviewTv#NexviewNews#Nexv...

Over 4,000 Abandoned Mine Pits In Plateau – Alake

Image
  Over 4,000 Abandoned Mine Pits In Plateau – Alake By Joshua Bilkisu Swatkasah  The Minister of Solid Minerals Development, Dele Alake, says more than 4,000 abandoned mine pits exist across Plateau State, posing serious environmental and safety risks. He spoke after seven people died in a collapsed mine pit at Kassa in Barkin Ladi Local Government Area. Alake described the incident as tragic and avoidable, warning artisanal miners against entering abandoned pits without proper licences and permits. He said the Federal Government has rehabilitated 59 abandoned mine pits and is using satellite mapping and Artificial Intelligence to identify and assess thousands of others. The minister said Plateau would be the pilot state for a public-private partnership aimed at reclaiming the abandoned sites and turning them into productive ventures such as energy, tourism and fisheries. He urged miners to form cooperatives and operate legally, while calling on private investors to partner wi...

Politicians now dictate academic staff recruitment – ASUU

Image
  Politicians now dictate academic staff recruitment – ASUU BY:IBRAHIM SANI ISYAKU  The Academic Staff Union of Universities (ASUU) has decried the politicisation of academic staff recruitment in Nigerian universities, warning that the development is undermining the quality of tertiary education. The union also criticised the conversion of non-academic staff to academic positions without following due process. ASUU Zonal Coordinator for the Bauchi Zone, Prof. Timothy Namo, raised the concerns at a press conference held at the University of Jos. Namo said the long period without recruitment had created serious gaps in the university system, adding that the situation was being worsened by political interference in the employment of academic staff. He said governing councils were expected to recruit staff based on established criteria, but politicians were now influencing the process. “Senators, members of the House of Assembly and high-profile politicians would bring in lists of...

NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Cocaine Na N23m A Filin Jirgin Lagos

Image
  NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Cocaine Na N23m A Filin Jirgin Lagos Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Hukumar NDLEA ta kama wani ɗan kasuwa mai shekaru 48, Nwankwo Onyebuchi, da kilogram 1.550 na cocaine a Filin Jirgin Sama na Murtala Muhammed da ke Lagos. An gano miyagun ƙwayoyin ne a ɓoye cikin bangon akwatinsa yayin da yake shirin hawa jirgin Qatar Airways zuwa New Delhi, Indiya. NDLEA ta ce wanda ake zargin ya sayar da kasuwancinsa na marmara da sauran kadarorinsa domin tara Naira miliyan 23 da ya sayi cocaine ɗin, yana fatan sayar da shi a Indiya kan kusan Naira miliyan 100. A halin yanzu yana hannun hukumar, inda ake jiran gurfanar da shi a gaban kotu. A wani samame kuma, NDLEA ta gano kwalaye 3,776 da suka ƙunshi kwalaben syrup na codeine guda 377,600 a wani ɗakin ajiya da ke Ago Palace, Lagos, wanda darajarsu ta haura Naira biliyan 2.6. Haka kuma, an kama wani da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi, Shoremi Kayode, da kilogram 324 na Colorado, wanda darajarsa ta kai Naira mil...

farmers die in Niger boat accident

Image
  5 farmers die in Niger boat accident BY: IBRAHIM SANI ISYAKU  5 farmers die in Niger boat accident Five farmers, comprising four men and a woman, have died after a boat capsized on River Kudi in Katcha Local Government Area of Niger State. The incident occurred at Shaba-Woshi-Kpaya village in Edotsu Ward on Saturday afternoon. A resident, Muhammadu Dan-Asabe, told Daily Trust that the victims were heading to their farms when the boat capsized. The Director of Information and Special Duties at the Niger State Emergency Management Agency (NSEMA), Dr Ibrahim Audu Hussaini, confirmed the incident. He said the victims were travelling from their village to their farms when the boat capsized. The deceased were identified as Yahaya Abubakar, Usman Abubakar, Lami Hussaini, Baba Ahmadu and Salihu Aliyu. Hussaini said the remains of the five victims had been recovered and buried on Saturday. Boat mishaps are common in riverine communities, particularly during farming seasons when resid...

Najeriya Za Ta Fara Kera Motocin Yaƙi Da Na’urorin Yaƙi Da Jiragen Drone

Image
  Najeriya Za Ta Fara Kera Motocin Yaƙi Da Na’urorin Yaƙi Da Jiragen Drone  Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Najeriya na ƙara ƙoƙarin samar da kayan aikin tsaro a cikin gida, yayin da Kamfanin Masana’antun Tsaro na Najeriya (DICON-D7G) ke shirin fara kera motocin yaƙi masu sulke, na’urorin dakile jirage marasa matuƙa da sauran kayan aikin soji na zamani. Shirin na gudana ne tare da haɗin gwiwar kamfanin Eagles International for Defence Systems, domin musayar fasaha da ƙwarewa, samar da ayyukan yi da kuma rage dogaro da kayan aikin soji da ake shigo da su daga ƙasashen waje. Babban Daraktan DICON-D7G, Osman Chennar, ya bayyana hakan bayan wata ziyarar da tawagar Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ta kai masana’antun kera kayan aikin soji a birnin Alƙahira na ƙasar Masar. Ya ce haɗin gwiwar zai samar da ayyukan yi ga sama da mutane 200, ciki har da kusan tsofaffin jami’an soji 100 da suka yi ritaya. Haka kuma, Najeriya za ta samu damar koyon sabbin fasahohin kera kayan aik...

Adeleke Ya Lashe Zaben Osun, Ya Sake Tabbatar Da Goyon Bayansa Ga Tinubu

Image
  Adeleke Ya Lashe Zaben Osun, Ya Sake Tabbatar Da Goyon Bayansa Ga Tinubu    Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar, 15 ga Agusta, 2026. Adeleke, wanda ya tsaya takara a ƙarƙashin jam’iyyar Accord, ya samu ƙuri’a 511,067, inda ya yi nasara a ƙananan hukumomi 19 daga cikin 30. Babban abokin hamayyarsa, Bola Oyebamiji na APC, ya samu ƙuri’a 444,815, inda ya lashe ƙananan hukumomi 11. Bayan INEC ta bayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaɓen, Adeleke ya sake jaddada goyon bayansa ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin ya sake tsayawa takarar shugaban ƙasa a 2027. Ya bayyana Tinubu a matsayin ɗan jihar Osun, tare da yaba masa kan abin da ya bayyana a matsayin goyon bayansa ga gudanar da zaɓe cikin ’yanci da adalci. Shi ma Shugaba Tinubu ya taya Adeleke murnar nasarar, yana mai cewa sakamakon zaɓen ya nuna irin amincewar da...

Tinubu Ya Bukaci ’Yan Najeriya Mazauna Ƙetare Su Zuba Jari A Gida

Image
  Tinubu Ya Bukaci ’Yan Najeriya Mazauna Ƙetare Su Zuba Jari A Gida Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga ’yan Najeriya mazauna ƙetare da su daina takaita gudummawarsu ga tura kuɗaɗe gida kawai, su mayar da hankali wajen zuba jari a fannoni daban-daban na tattalin arzikin ƙasar. Tinubu ya yi kiran ne yayin buɗe taron tattalin arzikin ’yan Najeriya mazauna ƙetare na shekarar 2026 (NIDEC) a Toronto, Kanada, inda ya ce kuɗaɗen da suke turawa gida na taimaka wa jama’a wajen biyan kuɗin makaranta, magani da ƙananan sana’o’i. Ya buƙaci ’yan Najeriya mazauna ƙetare su zuba jari a noma, kiwon lafiya, fasaha, makamashi, gidaje, sufuri, ma’adinai, ilimi da masana’antu, tare da haɗa jari wajen manyan ayyuka. Shugaban ya ce gwamnati za ta samar da yanayi mai kyau da tsayayyun dokoki domin jawo masu zuba jari, tare da kare su daga damfara. Ya kuma bayyana cewa tattalin arzikin ƙasar ya samu ci gaba da kashi 3.89 cikin 100 a rubu’in farko na 2026. Tinubu y...

WAEC Ta Tsawaita Wa’adin Rijistar GCE 2026 Zuwa 28 Ga Agusta

Image
  WAEC Ta Tsawaita Wa’adin Rijistar GCE 2026 Zuwa 28 Ga Agusta Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Hukumar Jarabawa ta Yammacin Afirka, WAEC, ta tsawaita wa’adin rajistar jarabawar WASSCE ga masu zaman kansu ta shekarar 2026, kashi na biyu (Second Series). WAEC ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X a ranar Asabar, inda ta ce yanzu za a ci gaba da karɓar rajistar har zuwa Juma’a, 28 ga Agusta 2026. Hukumar ta buƙaci ɗalibai da sauran masu shirin rubuta jarabawar da su yi amfani da wannan ƙarin lokaci wajen kammala rajistarsu kafin wa’adin ya ƙare. Jarabawar, wadda aka fi sani da WAEC GCE, an tanade ta ne musamman ga mutanen da ba sa cikin tsarin makarantun sakandare na yau da kullum. Hakan na ba wa waɗanda ke son samun takardar shaidar O’Level, ko kuma inganta sakamakon da suka samu a baya, damar sake rubuta jarabawar. WAEC ta kuma bayyana cewa za a gudanar da jarabawar gaba ɗaya ne ta hanyar Computer-Based Examination (CBE). Kuɗin rajistar jarabawar ya kasanc...

Atiku Ya Nemi Hana Tinubu Takarar 2027 Kan Zargin Takardar NYSC Na Jabu

Image
  Atiku Ya Nemi Hana Tinubu Takarar 2027 Kan Zargin Takardar NYSC Na Jabu   Daga Umar Nusaiba Ibrahim  Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shigar da ƙara a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, yana neman a hana Shugaba Bola Ahmed Tinubu tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 bisa zargin gabatar da takardar shaidar NYSC ta jabu. Atiku ya je kotun da kansa ranar Juma’a domin rantsar da takardar shaidar da ke goyon bayan ƙarar da aka shigar kan Tinubu, APC da INEC. Ya ce takardar NYSC da ake zargin Tinubu ya gabatar wa INEC na ɗauke da suna “Tinubu Bola Adekunle”, maimakon “Bola Ahmed Tinubu.” Ya kuma nemi kotu ta tilasta wa INEC gabatar da Form CF001 da Tinubu ya gabatar a zaɓen 2023 da kuma na 2027. Atiku ya ce bai kamata a warware batun ta hanyar muhawarar siyasa ko kafafen sada zumunta ba, sai dai a gabatar da hujjoji a gaban kotu domin tantance sahihancin takardar da kuma cancantar Tinubu. Sai dai zargin d...

NDPC LAUNCHES FORENSIC DATA PRIVACY INVESTIGATION INTO UNILAG, LOTUS BANK, AND HACKERBELLA.

Image
  NDPC LAUNCHES FORENSIC DATA PRIVACY INVESTIGATION INTO UNILAG, LOTUS BANK, AND HACKERBELLA. By: IBRAHIM SANI ISYAKU  NDPC LAUNCHES FORENSIC DATA PRIVACY INVESTIGATION INTO UNILAG, LOTUS BANK, AND HACKERBELLA. The Nigeria Data Protection Commission (NDPC) is investigating the University of Lagos (UNILAG), Lotus Bank, and Hackerbella Ltd. This probe follows complaints that student data was used to open bank accounts without permission. The data sharing was reportedly part of a "Smart ID Card" project that mixed student IDs with bank cards. National Commissioner and Chief Executive Officer NDPC, Dr. Vincent Olatunji, ordered a full review of how this student information was collected and shared. Investigators are checking if the organizations followed the Nigeria Data Protection Act of 2023. They will look into the companies' privacy notices, data security, and whether they used automated systems to score or profile students. Head of Legal, Enforcement and Regulation of N...

*Chawinga Sisters Fire Malawi Into Historic WAFCON Final*

Image
  *NEXVIEW SPORTS*   *WAFCON 2026 Semi-Final | Wednesday, August 14, 2026* *Chawinga Sisters Fire Malawi Into Historic WAFCON Final*   *By:Sarki Halima Musa* The Chawinga sisters have written Malawi into the history books Ranked 153rd in the world 116 places below pre-tournament favourites Nigeria Malawi shocked everyone to reach their first-ever WAFCON final after beating Algeria in a dramatic semi-final. Captain Tabitha Chawinga opened the scoring in the 33rd minute with a stunning overhead kick from a corner. One minute into added time, Temwa Chawinga rounded the goalkeeper to make it 2-0. Malawi went into halftime with the lead and a numerical advantage after Algerian defender Morgane Belkhiter was sent off for a last-man foul. Malawi were also reduced to 10 players just before the break when Rose Kadzere saw red for a studs-up tackle. Algeria pulled one back through Ikram Adjabi on 60 minutes, but Tabitha restored the two-goal cushion in the 76th minute with a s...